Al’ummar masarautar Zazzau a jihar Kaduna Najeriya na jiran samun sanarwar wadanda Allah ya ba wa sabon sarkin Zazzau mako daya bayan rasuwar marigayi sarki Zazzau Shehu Idris.
Ba mamaki a kowanne`lokaci daga yanzu a samu sanarwar bayan gwamnan Kaduna ya kammala nazartar sunayen.
Masarautar Zazzau na da dangi ko gidajen Mallawa, Katsinawa da Barebari.
An nada sarki marigayi a 1975 bayan rasuwar marigayi sarki Aminu.
KU KASANCE DA NOBLEN DON SAMUN INGANTATTUN LABARAI A KOWANE LOKACI😀😀😀
I really like it when people come together and share ideas.
Great website, stick with it!
Howdy! I’m at work surfing around your blog from my new apple iphone!
Just wanted to say I love reading through your blog and look
forward to all your posts! Carry on the superb work!