Taron masana kan fannoni da Muryar Amurka kan gabatar a wata-wata a ofishin ta da ke Abuja mai taken “ZAUREN VOA” a asabar din nan 15/01/2022 zai tattauna kan zullumin da talakawan Najeriya ke ciki kan muradin gwamnatin Najeriya na kara farashin man fetur.
Tun baiyana shirin janye dukkan tallain fetur da shugaban kamfanin NNPC Mele Kyari Kolo ya yi, jama’a ke ta sharhi inda akasarin su ke fatar gwamnati za ta sake tunani.
Bayanan Kolo da ke nuna janye tallafin ka iya cilla litar fetur zuwa Naira 320-340 ya tayar da hankalin talakawa don yanzu haka ma da litar ke wajajen Naira 162-165 muhimman kayan masarufi na da dan Karen tsada.
Masu ruwa da tsaki daga sashen fetur, jami’an kwadago da sauran jama’a talakawa za su halarci zaman don baiyana matsayar su kan lamarin da ke tinkarowa.
Hakika karin farashin fetur da tashin farashin dalar Amurka na kan gaba a dalilan da kan kawo kuncin rayuwa a Najeriya.
ZAUREN VOA ABUJA ZAI ZANTA KAN ZULLUMIN KARA FARASHIN MAN FETUR

KU KASANCE DA NOBLEN DON SAMUN INGANTATTUN LABARAI A KOWANE LOKACI😀😀😀
ビットコインカジノボーナス2022
ビットコインカジノボーナス2022
Superlotto in honor of its 25th anniversary gives you free lottery ticket 6/45 Fill out a ticket https://bit.ly/3A6impD
I am glad that I detected this site, just the right info that I was searching for! .
Your web page won’t show up correctly on my apple iphone – you might want to try and repair that
This is a fantastic web page, could you be involved in doing an interview regarding just how you designed it? If so e-mail me!
Useful
Awesome
Another good post
Loved every word
Any similar content?
Good post as usual
Enjoyed the read