Hukumar yaki da cin hanci ta Najeriya EFCC ta yi awun gaba da tsohon gwamnan jihar Abia Theodore Orji.
Hukumar ta kama Orji wanda dan majalisar dattawa ne a filin tashin jiragen sama na Abuja inda ta garzaya da shi ofishin ta da fara tuhumar sa.
An kama Orji da ‘ya’yan sa biyu kakakin majalisar dokokin jihar Abia Chinedu Orji da wani dan na sa Ogbonna Orji.
EFCC na tuhumar mutanen uku da hada baki wajen wawure Naira biliyan 551 a lokacin mulkin Orji daga 2007 zuwa 2015.
A na zargin Orji da badakala da kudin tsaro da a ke ba ba shi Naira miliyan 500 duk wata na tsawon zamanin mulkin sa hakanan da karkatar da kudin aikin gyara muhalli.
KU KASANCE DA NOBLEN DON SAMUN INGANTATTUN LABARAI A KOWANE LOKACI😀😀😀
Hello, its pleasant post on the topic of media print, we all know media is a great source of information.
Do you have a spam issue on this website; I also am a blogger,
and I was wondering your situation; we have created some nice procedures and we are
looking to exchange solutions with others, why not shoot me an e-mail if interested.
What i don’t realize is in truth how you’re now not really much more neatly-liked than you might be now.
You are very intelligent. You already know therefore significantly when it comes to this
subject, made me for my part consider it from so many numerous angles.
Its like women and men aren’t interested until it is something to accomplish with Girl gaga!
Your personal stuffs nice. Always deal with it up!