Dattijo a arewacin Najeriya Alhaji Shehu Ashaka ya ce sanya bakin sarakuna ne zai dawo da arewa kan turba a yayin da yankin ke matukar bukatar salama.
Alhaji Shehu Ashaka da ke magana a Kano, ya ce ya na da kwarin guiwar matukar sarakuna su ka dauki matsayin aikin da Allah ya dora mu su na kula da al’umma, to a cikin wata 6 za a iya samu tsaro mai inganci.
Tun gabanin zuwan turawan mulkin mallaka, Alhaji Ashaka ya ce yankin arewa na hannun sarakuna ne da ke mulki na kulawa da jama’a.
Dattijon ya ja hankalin sarakuna da su sani ba dukiya ba ce kan gaba a abun da su su ka gada a wajen iyayen su, amma sun gaji kula da jama’a ne
KU KASANCE DA NOBLEN DON SAMUN INGANTATTUN LABARAI A KOWANE LOKACI😀😀😀
I’m not sure why but this website is loading very slow
for me. Is anyone else having this issue or is it a problem on my end?
I’ll check back later on and see if the problem
still exists.
Also visit my webpage … cách làm bánh bông lan
Great post. I am facing a couple of these problems.
Yay google is my king helped me to find this great internet site! .