Fadar gwamnatin Najeriya ta ce jagoran nan na sashen mabiya darikar katolika a Najeriya Reverend Ejike Mbaka ya nemi a ba shi kwangila ne bai samu ba shi ya sa ya shiga caccakar shugaba Buhari.
In za a tuna Mbaka ya goyi bayan shugaba Buhari a zaben 2015 da kuma 2019 amma kwanan nan ya bukaci shugaban ya yi murabus da nuna ya gaza.
A martani daga mai taimakawa shugaban kan labaru Garba Shehu ya ce Mbaka ya nemi ganawa da shugaban sai ya shigo da wasu ‘yan kwangila uku su ka yi zama da shugaba Buhari inda a nan ya nemi a ba shi kwangila don ya zama diyyar goyon bayan da ya bayar.
Shugaba Buhari ya dau matakin a bi ka’idar ba da kwangila don tabbatar da gaskiya da amana maimakon amfani da karfin gwamnati don ba wa Mbaka abun da ya nema.
Shehu ya ce fadar ta ga bai dace ba ne ta buda sirrin irin abubauwan da Mbaka ya nrma don kar mabiyan sa su juya ma sa baya.
Does your blog have a contact page? I’m having a tough time locating it but, I’d like to send you an email.
I’ve got some suggestions for your blog you might be interested in hearing.
Either way, great site and I look forward to seeing
it expand over time.
Thanks for any other great article. The place else may anybody get
that kind of info in such an ideal means of writing?
I have a presentation next week, and I’m on the search for such information.