Gaskiya Jari…
Tsohon mataimakin gwamnan babban bankin Najeriya Obadiah Mailafia ya ce ya yi tsalle ya haye shingen gidan sa don wasu mutane da su ka zo da tsakar dare da yake…
A karshe Saudiyya za ta bude filayen jiragen saman kasar ranar talata nan 15 ga watan nan na satumba don samun shigowa kasar ga ajin wasu mutane da su ka…
Rundunar ‘yan sandan jihar Edo ta tura jami’an ta 1000 don kara karfi ga tsaro a lokacin gudanar da zaben jihar Edo a asabar mai zuwa, 19 ga watan nan…
Shugaban kungiyar manoma wake na Najeriya Shitu Mohammed Kabir ya bi sahun masu nanata mara baya ga rufe kan iyakokin Najeriya musamman wajen hana shigowa da kayan abinci. Shitu Kabir…
Fadar gwamnatin Najeriya Aso Rock ta maida martani kan kalaman tsohon shugaban Najeriya Olusegun Obasanjo da ya zaiyana gwamnatin Buhari da cewa ta dau matakan rabawa kan kasa da ma…
Dalibin me suna Aliyu Abubakar Dan asalin jahar kano, ya fito ne daga kwalejin kimiyya da fasahar lafiya ta Aminu Dabo dake birnin kano (AD-COHST) a sashen kimiyyar ido. Kamar…
Iran ta zartar da hukuncin kisa kan dan kokawar zamani Navid Afkari wanda a ka yankewa hukuncin kisa bisa zargin sa da kashe wani mutum mai suna Hassan Turkman a…
Tsohon gwamnan jihar Adamawa a Najeriya Bala Ngilari ya sauya sheka daga jam’iyyar sa ta PDP zuwa APC. Ngilari dai a baya ya samu nasarar kotu wajen tsira daga daurin…
Rundunar ‘yan sanda a Ogun ta ce ta samu labarin wasu tsagera daga kungiyar dalibai na shirin zanga-zanga a litinin din nan da tare hanyar Lagos zuwa Ibadan. Don haka…
‘Yan sanda a jihar Ribas sun damke Honest Digbara da a ke nama ruwa a jallo kan zargin satar mutane da fashi da mamaki. An zaiyana Digbara da cewa shi…