Gaskiya Jari…
Firaministan Lebanon Najib Mikati ya bukaci ‘yan kasar su hada kai don ceto kasar ta su daga halin durkushewar tattalin arziki da kasar ke fama da shi. Mikati dai ya…
Wani basarake na yankin Nnewi a jihar Ebonyi ya fada hannun barayin mutane na yankin da kan kashe ba tare da jinkiri ba in akasi ya gifta. Barayi ‘yan bindigar…
Kotu a Ingila ta ki ba da belin tsohon mataimakin shugaban majalisar dattawan Najeria Ike Ekweremadu da matar sa bayan tuhumar su da ficewa da wani yaro don yankan kodar…
Kasar Lebanon na sa ran samun masu ziyara ko yawon bude da sauran baki daga ketare bayan cire alamu da rubuce-rubucen kungiyar ‘yan shi’a ta Hezbollah a kan titin da…
Mataimakin shugaban Najeiya Yemi Osinbajo ya ce ya na da muhimmanci a kula da yanda mutane ke yawa a Najeriya don daukar matakan da su ka dace. Osinbajo na magana…
Mataimakin dan takarar jam’iyyar APC na shugaban kasa Ahmed Bola Tinubu wato Ibrahim Kabir Masari ya ce ko rana daya taka a ka ba shi dama ya rike matsayin takarar…
Wata tawaga ta kungiyar nakasassu ‘yan jam’iyyar APC ta gudanar da zanga-zanga a helkwatar jam’iyyar don nuna rashin amincewa da zaben Tolu Bankole a matsayin shugaban nakasassu na jam’iyyar alhali…
‘Yan bindiga a jihar Anambra sun fille kan wani tsohon dan majalisa bayan sun yi ma sa kisan gilla. Dan siyasar dai mai suna Nelson Achukwu ya samu iftila’in sace…
Yarima Muhammad bin Salman ya kammala rangadin kasashe uku da ya yi da ganawa da shugaba Raceb Tayyib Erdoan na Turkiyya. Tun farko Muhammad bin Salman ya ziyarci Masar da…
Kungiyoyi da masu sharhi na kira ga hukumar zaben Najeriya INEC ta cire sunayen wadanda ba su shiga zaben fidda gwani ba daga jerin sunayen ‘yan takara. Hukumar zaben dai…