Al’ummar musulmi sun kara takarkarewa ga ibada don amfana da sauran ranakun da su ka rage na watan Ramadana na bana hijira 1442.
A Abuja a kan ji sautin sallah a masallatai a anguwanni daban-daban musamman da dare wajen dogayen sallolin nafila.
Kazalika mutane kan yi amfani da akalla sayen kwanon dabino ne su rika rabawa sauran jama’a daidai lokacin buda baki.
Har dai zuwa bana akwai masallatan da ba sa daukar nauyin masu itikafi don batun yaki da cutar annoba ta korona.
A duk shekara, lokacin Ramadan kan zama damar yin tafsiri da yawaita aiyukan alheri da yi wa kasa addu’ar samun zaman lafiya mai dorewa.
KU KASANCE DA NOBLEN DON SAMUN INGANTATTUN LABARAI A KOWANE LOKACI😀😀😀
I’m really inspired together with your writing skills and also with the layout for
your blog. Is this a paid subject or did you modify it
yourself? Either way stay up the excellent quality writing, it is
rare to peer a nice weblog like this one today..
We are a group of volunteers and starting a new scheme in our
community. Your web site offered us with valuable info to work
on. You have done a formidable job and our entire community will be grateful
to you.