Miyagun iri da ke addabar masarautar Zazzau sun bude wuta inda su ka ji wa wani soja raunuka da hakan ya yi sanadiyyar mutuwar sa daga bisani.
Akasin ya auku a Milgoma da ke Daura da asibitin koyarwa na jami’ar Ahmadu Bello da ke Shika.
Kazalika miyagun sun sace wata mata da ‘ya’yan ta.
Labarin ya nuna miyagun su kimanin 30 da makamai sun bude wuta yayin da jami’an su ka garzayo wajen don kawo dauki amma su ka samu hanyar tafiya da matar da kuma ji wa sojan rauni.
A kwanakin baya Sarkin Zazzau Alhaji Ahmed Bamalli ya koka cewa barayi sun addabi masarautar sa.
KU KASANCE DA NOBLEN DON SAMUN INGANTATTUN LABARAI A KOWANE LOKACI😀😀😀
I love your blog.. very nice colors & theme. Did you create this website
yourself or did you hire someone to do it for you? Plz answer back as I’m looking
to design my own blog and would like to know where u got this from.
appreciate it
We’re a group of volunteers and starting a new scheme
in our community. Your site provided us with valuable info to work
on. You have done a formidable job and our whole community will be thankful to you.