Ofishin ‘yancin ‘yan adam na majalisar dinkin duniya ya bukaci kungiyar ‘yan tawayen houthi da Iran ke marawa baya da makamai ta dakatar da kai miyagun hare-hare kan yankin Marib na Yaman.
Kwabakin baya ma houthi ta harba wani makami kan gidan mai a Marib inda fiye da fararen hula 20 su ka mutu ciki har da yarinya mai shekaru 5.
Kakakin ofishin Liz Throssel ta kawo misalai na hare-haren houthi kan farareb hula da hakan ya zama manyan laifukan yaki.
Jami’ar ta bukaci sassan biyu daga ciki yakin su zauna kan teburin tattaunawa don dakatar da bude wuta na kasa baki daya.
Houthi na kokarin kwace Marib daga gwamnatin kasar don yankin na da arzikin iskar gas.
KU KASANCE DA NOBLEN DON SAMUN INGANTATTUN LABARAI A KOWANE LOKACI😀😀😀
Wonderful website you have here but I was curious if you knew of any forums that cover the same topics talked about in this article?
I’d really love to be a part of online community where I
can get feed-back from other experienced people that share the same interest.
If you have any recommendations, please
let me know. Many thanks!
Hi there, I enjoy reading all of your article post.
I wanted to write a little comment to support you.
Pretty portion of content. I just stumbled upon your website
and in accession capital to say that I get actually enjoyed account
your blog posts. Any way I will be subscribing to your feeds or even I achievement you get entry
to persistently quickly.