Kwamitin rikwan jam’iyyar APC na gwamna Mai Mala Buni ya samu goyon bayan masu ruwa da tsaki na jam’iyyar don cigaba da aiki.
An so samun rudani bayan wani hukunci na zaben gwamnan Ondo da wasu su ka fassara da ya na nuna kwamitin rikwan ya sabawa tanadin doka.
Masu ruwa da tsakin sun nuna gamsuwa da shawarin da su ka ce sun samu daga lauyoyin jam’iyyar na nuna aikin kwamitin daidai ne.
Masu fassarar APC sun nuna gwamna Buni na aikin riko ne ba wai cikekken shugabanci ba, don haka zai cigaba da jagorantar jam’iyyar har sai an zabi sabbin shugabanni.
KU KASANCE DA NOBLEN DON SAMUN INGANTATTUN LABARAI A KOWANE LOKACI😀😀😀
continuously i used to read smaller posts which also clear their motive, and
that is also happening with this paragraph which I am reading
at this place.
My brother suggested I might like this web site.
He was totally right. This post truly made my day.
You can not imagine just how much time I had spent for this info!
Thanks!
Does your blog have a contact page? I’m having a tough time locating it but, I’d like to shoot you
an e-mail. I’ve got some ideas for your blog you might be interested in hearing.
Either way, great blog and I look forward to seeing it expand over time.