Babbar kotun taraiya a Jalingo jihar Taraba, ta dakatar da zaben shugabannin jam’iyyar APC a jihar Taraba har sai an kammala sauraron karar kalubalantar zaben.
Rahoto ya nuna wasu sashen ‘yan jam’iyyar sun aiyana tsohon shugaban jam’iyyar Elsudi Ibrahim Tukur a matsayin wanda su ka amince ya zarce da shugabanci.
Nan take sashen ‘yan jam’iyyar su ka ruga kotu inda su ka bukaci ta yi watsi da duk batun wani zabe don a bi ka’idojin yin zabe bisa dokokin jam’iyya.
Daya daga masu karar Alhaji Abdullahi Ade ya ce sun mika bukata ga kotu don samun adalci.
A talatar nan za a fara sauraron karar.
Sauran masu kalubalantar zaben sun hada da Alhaji Mohammad Sani Tullu, Ajuju Muktar, Sambo Tukur Alhaji da Barista Bilyaminu Lukman Maihanchi.
An samu rigima a zaben APC na jihohi inda a wasu jihohin kamar Kano da Bauchi a ka gudanar taruka biyu da fitar da shugabanni biyu.
KOTU TA DAKATAR DA ZABEN SHUGABANNIN APC A TARABA HAR SAI TA KAMMALA SAURARON RASHIN AMINCEWA DA ZABEN

KU KASANCE DA NOBLEN DON SAMUN INGANTATTUN LABARAI A KOWANE LOKACI😀😀😀
When I initially commented I clicked the “Notify me when new comments are added” checkbox and
now each time a comment is added I get three e-mails with the same
comment. Is there any way you can remove me from
that service? Thank you!
דירות דיסקרטיות בבת ים
Hurrah, that’s what I was looking for, what a stuff!
present here at this blog, thanks admin of this web page.