Ministan cikin gida na Najeriya Rauf Aregbesola ya ce kashi 75% na mazauna gidajen yarin Najeroiya na matakin jiran shari’a ne kuma yawan mutane ya kawo cunkoso.
Aregbesola da ke magana a bude gidan yari a Oshogbo, ya bukaci jihohi su gina wajajen adana masu laifi don rage cunkoson gidajen yarin.
Ministan ya ce gudajen yarin na iya daukar mutum 57, 278 amma a yanzu haka akwai mutum 68, 747.
Cikin adadin mutanen 67, 422 maza ne inda 1, 325 mata ne.
KU KASANCE DA NOBLEN DON SAMUN INGANTATTUN LABARAI A KOWANE LOKACI😀😀😀
Wonderful items from you, man. I have take
into account your stuff previous to and you’re just too excellent.
I actually like what you’ve got right here, really like what you’re stating and the way in which by which you say it.
You make it enjoyable and you still take care of to stay it wise.
I cant wait to read much more from you. This is actually a tremendous
site.