Kungiyar masu jigilar alhazan reshen Najeriya reshen Abuja ta bullo da wata dabara ta aiki tare wajen tattara kan masu niyyar umrah don tada jirgi guda su tafi tare.
Kungiyar ta yi nasarar harhada masu umrar 154 daga jihohin Najeriya da za ta yi amfani da jirgin kasar Rwanda a asabar din nan don tashi zuwa Saudiyya daga filin jiragen sama na Nnamdi Azikwe.
Wannan na faruwa ne bayan rashin zuwa haji shekaru biyu a jere sanadiyyar annobar korona da hakan ya maida kamfanonin baya.
Ba mamaki samun damar zuwa umrah da Saudiyya ta bude zai iya kai wa ga nasarar zuwa hajjin bana.
Auwal Lalla shi ne shugaban kamfanin ALWADI da ke daya daga cikin masu jigilar ‘yan umrar, ya ce “za mu tabbatar da walwalar ‘yan umarar da kula da yanda za su rika samun shiga haramin Makkah don yin Sallah a zagayen dakin Ka’aba.”
Hi there i am kavin, its my first time to commenting anyplace,
when i read this paragraph i thought i could also make comment due to this good paragraph.
If some one desires to be updated with latest technologies
then he must be visit this web page and be up to date all
the time.
I like the helpful information you supply for your articles.
I will bookmark your blog and take a look at once more here regularly.
I am moderately sure I will learn a lot of new stuff proper here!
Best of luck for the next!