Hukumar zaben Najeriya INEC ta na shirin karshe na gudanar da zaben gwamnan jihar Ekiti.
Za a gudanar da zaben ba tare da gwamna Kayode Fayemi ba wanda zai ke kammala wa’adin gwamna na karshe.
Shugaban hukumar zaben Mahmud Yakubu ya ce wannan zabe ya zama na farko da za a yi amfani da sabuwar dokar zabe wajen gudanar da shi.
Rundunar ‘yan sanda na shirin samar da tssro msi inganci gs zaben inda ‘yan adawa ke fatan jami’an tsaro ba za su marawa wani bangare baya ba.
Tsohon gwamnan jihar Ayo Fayoshe ya ce jami”an ns cin zarafin “yan adawa.
KU KASANCE DA NOBLEN DON SAMUN INGANTATTUN LABARAI A KOWANE LOKACI😀😀😀
"HUKUMAR ZABE NA KAMMALA SHIRYE-SHIRYEN ZABEN GWAMNAN EKITI" checkout my nice website https://www.sneaks.fr/
Votre article HUKUMAR ZABE NA KAMMALA SHIRYE-SHIRYEN ZABEN GWAMNAN EKITI est vraiment instructif, merci !