Bayan gaiyata daga majalisar dattawan Najeriya, hafsoshin tsaro sun baiyana gaban majalisar inda su ka yi ganawar bayan fage.
Da alamun hafsoshin sun yi bayani ne kan halin tabarbarewar tsaro da matakan shawo kan lamarin da su ke dauka.
‘Yan majalisar sun baiyana shirin ganawa da shugaba Buhari don shaida ma sa abun da su ka gano da hanyar mafita.
Zai yiwu ma majalisar ta amince da wani kasafin kudi matukar hafsoshin tsaron sun bukaci haka.
Akwai fahimtar juna tsakanin shugabancin majalisar da fadar Aso rock amma tabarbarewar tsaron ya sanya wasu ‘yan majalisa a inuwar jam’iyya mai mulki na nuna damuwa ga yanda lamura su ka kara tabarbarewa.
KU KASANCE DA NOBLEN DON SAMUN INGANTATTUN LABARAI A KOWANE LOKACI😀😀😀
Hi! Someone in my Facebook group shared this website with us so I came to give
it a look. I’m definitely enjoying the information. I’m book-marking and will be tweeting this to my followers!
Great blog and terrific design and style.
Wow! This blog looks just like my old one! It’s on a completely different topic but
it has pretty much the same page layout and design. Outstanding choice of colors!