Gwamnonin kudu maso gabashin Najeriya sun kaddamar da wata runduna mai taken Ebube Agu (DAMUSA MAI BAN MAMAKI) don daukar matakai ciki har da hana kiwo a fili.
Ebube Agu za ta zama kungiyar ‘yan banga kamar yanda Amotekun ta ke a yankin kudu maso yamma.
Gwamonin sun gudanar da taron a garin Owerri karkashin jagorancin gwamnan Ebonyi Dave Umahi.
Gwamnonin sun nuna rundunar za ta rika sintiri don inganta lamuran tsaro a yankin na akasarin kabilar igbo.
Yanzu dai ya nuna sassan Najeriya na daukar natakan tsaro don kare muradun yankunan su.
Kwanan nan wasu ‘yan bindiga a jihar Imo su ka harbe ‘yan kasuwa na arewacin Najeriya guda bakwai.
KU KASANCE DA NOBLEN DON SAMUN INGANTATTUN LABARAI A KOWANE LOKACI😀😀😀
After I initially commented I seem to have clicked on the -Notify me when new comments are
added- checkbox and now every time a comment is added I receive 4
emails with the exact same comment. Perhaps there is a means you can remove
me from that service? Thanks!
My brother recommended I might like this blog. He
was entirely right. This post actually made my day.
You can not imagine just how much time I had spent for this information! Thanks!