Gwamnatin Najeriya ta kara yawan caji da ta ke yi wa shugaban ‘yan awaren Biyafara na IPOB Nnamdi Kanu da a yanzu ya ke hannun jami’an tsaron DSS.
Sabbin cajin dai guda 7 a gaban babbar kotun taraiya sun hada da cin amanar kasa da kuma ta’addanci.
Jostis Binta Nyako ta ke sauraron shari’ar kuma an dora sabbin cajin kan sharia’r da a ka faro tun 2016 gabanin arcewa da Kanun ya yi lokacin da a ka ba da belin sa.
Kotun za ta dawo zama don cigaba da sauraron karar ranar alhamis din nan mai zuwa 21 ga watan nan na oktoba.
‘Yan awaren IPOB na daukar wasu miyagun matakai na hana fita a kudu maso gabashin Najeriya a ranakun litinin don matsa lamba ga gwamnati wa imam ta sako Kanu ko ta cigaba da sauraron shari’ar sa.
KU KASANCE DA NOBLEN DON SAMUN INGANTATTUN LABARAI A KOWANE LOKACI😀😀😀
אני מאוד ממליץ על אתר ישראל נייט קלאב אתר מספר אחד בישראל לחיפוש נערות ליווי, דירות דיסקרטיות,עיסוי אירוטי
כנסו עכשיו ותראו לבד כמה מידע יש באתר הזה: נערות ליווי בחיפה