Hukumar kula da gidajen rediyo da talabijin ta Najeriya NBC ta ce ba rufe gidan talabijin na channels ta yi ba don zantawa da ya yi da wani kwamandan ‘yan awaren Biafra na IPOB da ke karkashin madugun ‘yan awaren Nnamdi Kanu.
A karin bayanin da NBC ta yi ta ce gargadin channels ta yi ya guji irin wannan zantawa mai cike da miygun maganganu da neman tada fitina daga kungiyar da kotu ta haramta.
NBC ta ce irin wannan takarda a kan aikata kafar labaru idan ta saba ka’ida sannan in an aika takarda ta biyu to mataki ne ya kan biyo baya na tara ko dakatar da lasisin kafar labaru.
A shekarun baya an taba rufe gidan talabijin na channles don samun sa da laifin saba ka’idar lasisin da hukumar NBC ta ba shi.
KU KASANCE DA NOBLEN DON SAMUN INGANTATTUN LABARAI A KOWANE LOKACI😀😀😀
Excellent weblog here! Additionally your web site a lot up fast!
What host are you the use of? Can I am getting your affiliate link
to your host? I wish my site loaded up as fast
as yours lol
I used to be able to find good advice from your content.
Hey would you mind stating which blog platform you’re working with?
I’m planning to start my own blog in the near future but I’m having a tough time deciding between BlogEngine/Wordpress/B2evolution and Drupal.
The reason I ask is because your design and style seems different then most blogs and
I’m looking for something unique. P.S
Sorry for being off-topic but I had to ask!