Rundunar sojan saman Najeriya ta ce ‘yan ta’addan Boko Haram sun yi furofaganda kan daukar alhakin hatsarin jirgin yakin rundunar a jihar Borno.
In za a tuna ‘yan ta’addan sun nuna yanda su ka harbo jirgi ya na fadowa daga sama da nuna gawar wani soja a kasa.
Rundunar dai ba ta karyata cewa jirgin ya yi hatsari ba, amma ta ce ba Boko Hatam ta harbo jirgin ba.
Rundunar ta ce a yanda a ka nuna jirgin ya kama wuta daga sama bai dace kuma a gan shi a gu daya a hade ba.
A bayanan rundunar, alamu na nuna ‘yan Boko Haram sun harhada hotuna ne don yada furofaganda.
Tuni rundunar ta baiyana sunayen matukan jirgin biyu da ya yi hatsari da su ka hada da John Abolarinwa da Ebiakpo Chapele.
KU KASANCE DA NOBLEN DON SAMUN INGANTATTUN LABARAI A KOWANE LOKACI😀😀😀
We are a group of volunteers and opening a new scheme in our community.
Your website provided us with valuable information to work on. You have done
an impressive job and our whole community will be thankful to you.
That is very attention-grabbing, You are an excessively skilled blogger.
I have joined your rss feed and stay up for searching for
extra of your wonderful post. Also, I’ve shared your website in my social networks