Shugaban Amurka Donald Trump ya karbi bakuncin wakilai daga Daular Larabawa da Bahrain a fadar White House inda su ka rantaba hannun zaman lafiya da kawance da Isra’ila. Yarjejeniyar mai taken “SULHUN IBRAHIM” ta samu halartar ministan wajen Daular Larabarawa Sheikh Abdullah Bin Zayed, ministan wajen Bahrain Abdullatif Bin Rashid Al-Zayani da firaministan Isra’ila Benjamin Netanyahu. Baya ga Masar da Jodan, Daular Larabawa da Bahrain ne zuwa yanzu a hukumance su ka kulla kawance da Yahudawa. Duk da Palasdinawa na takaicin lamarin, masu yarjejeniyar na cewa su na fatan sulhun ya zama sanadiyyar kafa kasar Palasdinawa a gefen ta Yahudawa.
KU KASANCE DA NOBLEN DON SAMUN INGANTATTUN LABARAI A KOWANE LOKACI😀😀😀
Thanks for a marvelous posting! I truly enjoyed reading it, you are a great author.
I will ensure that I bookmark your blog and will often come back later on. I
want to encourage that you continue your great
work, have a nice evening!
My family members all the time say that I am killing my time here at web, however I know I am getting experience everyday
by reading such pleasant content.