Shugaban Najeriya Muhammadu Buhari ya yi karamin garambawul a gwamnatin sa inda ya sallami ministoci biyu daga aiki.
Ministocin sun hada da na ma’aikatar lantarki Injiniya Saleh Mamman da na aikin gona Sabo Na nono.
Dalilan sauke su ba sa rasa nasaba da rashin tabuka abun kirki.
Tuni shugaban ya sauyawa ministan muhalli Mahmud Muhammad wajen aiki zuwa ma’aikatar gona inda ya tura karamin aiyuka da gidaje Abubakar D Aliyu ya zama ministan wutar lantarki.
Za a jira a ga wadanda za a zabo daga jihar Kano da Taraba don maye gurbin wadanda a ka sauke.
Gwamnatin Buhari ba ta taba sauye-sauye irin wannan ba tun da ta hau gado a 2015.
KU KASANCE DA NOBLEN DON SAMUN INGANTATTUN LABARAI A KOWANE LOKACI😀😀😀
Heya are using WordPress for your blog platform?
I’m new to the blog world but I’m trying to get started and set up my own. Do you require any html coding knowledge to
make your own blog? Any help would be really appreciated!
This post is priceless. How can I find out more?
Saved as a favorite, I like your web site!
constantly i used to read smaller articles or reviews which as well clear their motive, and that is also happening with
this article which I am reading now.