Da alamu gwamnatin jamhuriyar Benin za ta iza keyar dan bangar yarbawa Sunday Igboho zuwa Najeriya bayan cafke shi ranar litinin.
Igboho wanda ya sulale daga Najeriya bayan yunkurin zanga-zangar kafa kasar yarbawa, ya shiga Benin da nufin arcewa zuwa Jamus sai ‘yan sanda su ka kama shi a filin jirgin saman Kotono.
Igboho wanda ke son a kori dukkan Fulani daga jihohin yarbawa, ya yi sanadiyyar fitinar da ta kawo asarar rayuka.
Tsarin Igboho tamkar Nmamdi Kanu ne a wajen kabilar Igbo.
Zuwa yanzu gwamnatin Najeriya ba ta yi martani kan cafke Igboho ba.
Tuni wasu kungiyoyin kare muradun yarbawa ke adawa da neman dawo da Igboho Najeriya da nuna ba za a yi ma sa adalci ba.
KU KASANCE DA NOBLEN DON SAMUN INGANTATTUN LABARAI A KOWANE LOKACI😀😀😀
Some really superb blog posts on this website, thank you for contribution. “My salad days, When I was green in judgment.” by William Shakespeare.
Today, I went to the beach with my children. I found a sea shell and gave it to my 4
year old daughter and said “You can hear the ocean if you put this to your ear.” She placed the shell to her ear and screamed.
There was a hermit crab inside and it pinched her ear.
She never wants to go back! LoL I know this is completely off topic
but I had to tell someone!
Hi my family member! I want to say that this article is amazing, great written and include almost all significant infos. I would like to peer more posts like this .