Kungiyar lauyoyin Najeriya ta gudanar da zanga-zangar mara baya ga kungiyar ma’aikatan shari’a da ke yajin aikin neman cin gashin kai.
Lauyoyin sun yi dafifi a majalisar dokokin Najeriya da nufin shiga don zaiyana korafin sashen shari’a amma jami’an tsaro sun rufe kofofi biyu na majalisar kirib.
Rahoto na nuna cewa akwai fargabar jami’an sashen zartarwa ta barin sashen shari’a ya samu ‘yanci don hakan barazana ce ga ‘yan siyasa da za su iya hukunta su cikin sauki in sun aikata laifi.
Tun 6 ga watan nan na Afrilu ma’aikatan shari’ar ke yajin aiki da hakan ya kassara zaman kotuna.
KU KASANCE DA NOBLEN DON SAMUN INGANTATTUN LABARAI A KOWANE LOKACI😀😀😀
Oh my goodness! Amazing article dude! Thank you, However I am having difficulties with
your RSS. I don’t know why I can’t join it. Is there anybody getting the
same RSS problems? Anyone who knows the solution will you kindly respond?
Thanx!!
You actually make it appear really easy along with your presentation but I to find this matter
to be really something which I believe I would by no means understand.
It seems too complex and very extensive for me. I’m taking a
look forward on your subsequent post, I’ll attempt to get the dangle of it!
Thanks for your marvelous posting! I definitely enjoyed reading it,
you’re a great author.I will ensure that I bookmark
your blog and will often come back later in life.
I want to encourage you to definitely continue your great job, have a nice morning!