Barayi a jihar Zamfara sun sace mahaifin kakakin majalisar dokokin jihar Nasir Magarya da wasu mutum 5.
Kakakin ‘yan sanda na jihar Muhammad Shehu ya ba da tabbacin aukuwar wannan akasi amma bai yi karin haske ba.
Shehu ya ce yanzu haka zaratan ‘yan sanda sun bazama don ceto mutanen.
Rahoto da jaridar premium times ta wallafa ya baiyana cewa barayin sun shiga Magarya a karamar hukumar Zurmi inda su ka yi ta harbe-harbe daidai sallar la’asar su ka yi awun gaba da mahaifin kakakin.
KU KASANCE DA NOBLEN DON SAMUN INGANTATTUN LABARAI A KOWANE LOKACI😀😀😀
For newest news you have to go to see web and on internet
I found this website as a finest web site for most up-to-date updates.
Hey, I think your website might be having browser compatibility
issues. When I look at your blog in Opera, it looks fine but when opening in Internet
Explorer, it has some overlapping. I just wanted to give you a quick heads up!
Other then that, excellent blog!