Kungiyar malaman jami’a ta Najeriya ASUU za ta gudanar da taro a lahadin nan don duba tasirin yakin aikin gargadi da malaman ke ciki a halin yanzu.
Majiyar jaridar yanar gizo ta Premium Times ta samu labarin daga shugaban kungiyar ta ASUU Farfesa Emmanuel Osedeke na shirin gudanar da taro.
Hakanan majiyar ta boyayyiyar kafa ta baiyana cewa za a gudanar da taron ne a Abuja don bitar nasarorin yajin aikin da matakida da kungiyar za ta dauka na gaba.
Yajin aikin gargadin ne zai kawo karshe a tsakiyar watan nan inda a ke fargabar tazarce da yajin matukar ba a samu sulhu da gwamnati ba.
Zanga-zangar kungiyar dalibai bai yi tasirin sauya tsamar bangarorin biyu ba
KU KASANCE DA NOBLEN DON SAMUN INGANTATTUN LABARAI A KOWANE LOKACI😀😀😀
I’m not that much of a internet reader to be honest but your sites really nice, keep it up!
I’ll go ahead and bookmark your website to come back
down the road. All the best
Hello! This is kind of off topic but I need some guidance from an established blog.
Is it very hard to set up your own blog? I’m not very techincal but I can figure things out pretty fast.
I’m thinking about creating my own but I’m not sure where to
begin. Do you have any ideas or suggestions?
Appreciate it