Da alamu akasarin gwamnonin arewacin Najeriya na daukar matakan maslaha kan lamuran makiyaya ta hanyar ware dazukan kiwo.
Tuni wasu jihohin su ka ware dazuka don makiyayan biyo bayan shirin gwamnatin taraiya na farfado da burtali.
Dama a na daukar makiyayan da ke tafiya kudancin Najeriya da cewa ‘yan arewa ne duk da wasun su a kudu a ka haifi kakannin su.
Duk da haka a na samun turjiya daga kalilan daga jihohin na arewa inda Binuwai ce karkashin gwamna Samuel Otom ta hana ba da fage don kiwo a fili.
Wani kalubalen da gwamnonin za su warware shi ne yanda wasu mutane su ka cinye tsoffin burtalin shanu su ka maida su filaye da gonaki.
KU KASANCE DA NOBLEN DON SAMUN INGANTATTUN LABARAI A KOWANE LOKACI😀😀😀
I think that what you posted was very logical.
But, what about this? what if you were to create a awesome
title? I am not saying your content isn’t solid, however suppose you added a title that makes people desire
more? I mean AREWA NA DAUKAR MATAKAN KARFAFA BURT'ALI DA DAZUKAN KIWO – Noblen tv
is kinda vanilla. You should glance at Yahoo’s home page and note
how they create post titles to grab viewers to click. You might add
a video or a related pic or two to grab people interested
about everything’ve written. In my opinion, it would make your website a little
bit more interesting.
I think this is one of the most vital info for me.
And i am happy reading your article. However should remark on some common issues, The web site taste
is wonderful, the articles is truly great
: D. Excellent task, cheers