Barayin mutane sun sace tsohon daraktan hukumar kula da kafafen rediyo da talabijin na Najeriya NBC shiyyar Borno Ahmed Abdulkadir.
An sace Ahmed da ‘yar sa a gidan sa da ke Bakori.
Labarin ya fito ta shafin babban edita a jaridar Blueprint Ibrahim Sheme.
A yanzu dai an shiga addu’ar fatar kubutar Abdulkadir da ‘yar ta sa daga hannun barayin da ke addabar jihar Katsina.
A yanzu haka dai jami’an tsaro su na kai hare-hare a maboyar barayin a jihar Zamfara bayan kashe layukan sadarwa na waya.
KU KASANCE DA NOBLEN DON SAMUN INGANTATTUN LABARAI A KOWANE LOKACI😀😀😀
https://t.me/s/Escort_girls_in_Ashkelon
I am extremely impressed with your writing skills and also with
the layout on your blog. Is this a paid theme or did you customize it
yourself? Anyway keep up the excellent quality writing, it is rare to see a great
blog like this one today.
I don’t even know the way I finished up right here,
however I thought this submit was once good. I don’t recognize who you might be however definitely you’re going
to a famous blogger if you happen to aren’t already.
Cheers!
Have you ever considered publishing an ebook or guest authoring on other
sites? I have a blog centered on the same topics
you discuss and would really like to have you share some stories/information. I know my readers would appreciate your
work. If you’re even remotely interested, feel free to shoot
me an e-mail.