Sanarwa daga gwamnatin Kaduna na baiyana cewa ‘yan bindiga sun yi kisan gilla ga mutum 8 a yankin Kajuru da Kachia.
Akasarin wadanda a ka kashe na tahowa a motar itace ne yayin da miyagun irin su ka kai mu su farmaki.
Da alamu ‘yan bindiga na takalar gwamnan Kaduna Nasir Elrufai ne don yanda ya ce ba amfanin sulhu da su gara a bude mu su wuta.
Zuwa yanzu illar na karewa kan jama’ar kauyuka da kuma ‘yan makaranta da a ke sacewa inda a yanzu haka akwai ‘yan makarantar Afaka a hannun ‘yan bindigar.
Jihar Kaduna ta zama abun tsoro wajen sacewa da kashe mutane.
KU KASANCE DA NOBLEN DON SAMUN INGANTATTUN LABARAI A KOWANE LOKACI😀😀😀
For hottest news you have to visit internet and
on the web I found this site as a best site for most up-to-date updates.
hello there and thank you for your info – I’ve definitely picked up anything new from right here.
I did however expertise some technical issues using this web site,
as I experienced to reload the site lots of times previous to I could get it to load properly.
I had been wondering if your web hosting
is OK? Not that I am complaining, but sluggish loading instances times will often affect your placement in google and
could damage your high-quality score if advertising and marketing with Adwords.
Well I am adding this RSS to my e-mail and could look out for much more of your
respective intriguing content. Ensure that you update this again soon.
Hi there i am kavin, its my first occasion to commenting anywhere, when i read this paragraph i thought i could
also make comment due to this sensible piece of writing.