Tuni an fara kidayar kuri’a a zaben shugaban kasar Gambia da ya gudana karo na farko tun takaddamar zaben da shugaban da ke kan gado Adama Barrow ya samu da tsohon shugaban kasar Yahaya Jammeh.
Zaben na da tsari na daban da sauran kashe inda maimakon kada kuri’a da takarda, a kan jefa kamar ‘yan duwatsu ne cikin akwatin dan takara daga nan in an kammala sai a shiga kidayawa.
Za a iya cewa an yi kan-kan-kan a tsarin zaben da shugaba Barrow ke fuskantar mafi girman kaluble daga tsohon maigidan sa Ousainou Darboe mai shekaru 76.
Barrow mai shekaru 56 ya kada kuri’ar sa a birnin Banjul da rakiyar matan sa biyu ya na mai nuna kwarin guiwar lashe zaben.
A na sa ran fitowar sakamakon zaben a lahadin nan.
KU KASANCE DA NOBLEN DON SAMUN INGANTATTUN LABARAI A KOWANE LOKACI😀😀😀
you are in reality a excellent webmaster. The website loading velocity is incredible. It seems that you’re doing any distinctive trick. Also, The contents are masterpiece. you have done a excellent job on this matter!
Very interesting info !Perfect just what I was looking for!
Woh I enjoy your content, saved to fav! .
Fantastic goods from you, man. I have understand your stuff previous to and you are just too magnificent. I actually like what you have acquired here, certainly like what you’re saying and the way in which you say it. You make it enjoyable and you still care for to keep it wise. I can’t wait to read far more from you. This is really a terrific website.
Some truly nice stuff on this web site, I like it.