Alhazai sun shiga Makkah ta mashigu hudu don yaki da cutar annoba inda su ka isa masallacin dakin Ka’aba su ka yi dawafi don shirin tafiya filin arfa a litinin din nan.
Alhazan dai dubu 60 daga iya cikin Saudiyya ba za su rasa haduwa da wasu kalilan daga jami’an gwamnatocin duniya da a ka ba wa damar zuwa hajjin ba.
Bayan kammala dawafin an shiga jigilar alhazan zuwa wasu gidaje da ke daf da wajajen aikin hajji wato inda ya hada da Muna, Muzdalifa da Arfa.
Da zarar kowane rukuni ta gama dawafi, a kan fesa magani a haramin don kara kula da lafiyar alhazai.
Da yawa masu amfana da zuwan alhazai daga ketare ko kuma masu shaukin ganin baki na cikin juyayi da zubar da hawaye kan yanda tamkar Makkah ke wayam a wannan lokaci na shekara.
KU KASANCE DA NOBLEN DON SAMUN INGANTATTUN LABARAI A KOWANE LOKACI😀😀😀
Hey there, I think your website might be having browser compatibility
issues. When I look at your blog in Opera, it looks fine but when opening in Internet Explorer, it has some overlapping.
I just wanted to give you a quick heads up! Other then that, superb
blog!
We’re a bunch of volunteers and opening a brand new
scheme in our community. Your web site provided us with useful info to work on.
You’ve done an impressive task and our entire group
will likely be grateful to you.
This site was… how do you say it? Relevant!! Finally I have found something that
helped me. Thanks a lot!