Hukumar zaben Najeriya INEC ta ce an bankawa ofishin ta da ke karamar hukumar Essien Udim a jihar Akwa Ibom wuta.
Kwamishinan labaru na hukumar Festus Okoye ya baiyana haka a wata sanarwa.
INEC ta ce mai gadin ofishin ya samu ya arce daga ofishin ba tare da samun rauni ba.
Kazalika sanarwar ta zaiyana cewa wasu ne da ba a san ko su waye ba su ka kai harin.
Motoci, akwatunan zabe da sauran takardu sun kone kurmus a ofishin.
KU KASANCE DA NOBLEN DON SAMUN INGANTATTUN LABARAI A KOWANE LOKACI😀😀😀
Hello to all, how is the whole thing, I think every one is getting more from this web page,
and your views are fastidious for new people.
Admiring the persistence you put into your site and detailed information you
present. It’s good to come across a blog every once in a
while that isn’t the same out of date rehashed information.
Fantastic read! I’ve bookmarked your site and I’m adding your RSS feeds to my Google account.